Ademola Lukman ya zama gwarzo dan wasan Afrika

Spread the love

Nigeria news

An zabi Ademola Lukman a matsayin gwarzon dan wasan Afirka bangaren maza na shekarar 2024.

Hukumar kwallon kafar Afirka CAF ta zabi dan wasan dan Najeriya, mai bugawa kulob din Atalanta dake Italiya a wani biki a daren Litinin a birnin Marrakech na Morocco.

Lukman dai ya doke yan wasa irinsu Mohammed Salah, Ashraf Hakimi da dai sauransu

A 2023 ma dan wasan Najeriya Victor Osimhen ne ya lashe gasar.

Read More

Reviews

0 %

User Score

0 ratings
Rate This

Sharing

Leave your comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *