
Ademola Lukman ya zama gwarzo dan wasan Afrika
JOHN PAUL THE MINISTER
0SubscribersNigeria news
An zabi Ademola Lukman a matsayin gwarzon dan wasan Afirka bangaren maza na shekarar 2024.
Hukumar kwallon kafar Afirka CAF ta zabi dan wasan dan Najeriya, mai bugawa kulob din Atalanta dake Italiya a wani biki a daren Litinin a birnin Marrakech na Morocco.
Lukman dai ya doke yan wasa irinsu Mohammed Salah, Ashraf Hakimi da dai sauransu
A 2023 ma dan wasan Najeriya Victor Osimhen ne ya lashe gasar.
Reviews
0 %
User Score
0 ratingsRate This
Sharing
45 Related Posts
Related Posts
Countries fighting Trump tariffs making a mistake – White House
0
reactions
8
views
Court to hear suit challenging suspension of Fubara, others
0
reactions
10
views
Trump’s 104% tariffs hit China at midnight – White House
0
reactions
8
views